Labaran Talabijin na 12/05/20
Автор: BBC News Hausa
Загружено: 2020-05-12
Просмотров: 16641
Описание:
Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce annobar Coronavirus ta yi muni sosai a wasu kasashe saboda tun farko sun yi biris da gargadin da ta yi.
Cutar Corona na yi wa kasar Libiya barazana, wadda tun da ma take fama da yaki.
Najeriya zata karbo nata kaso na wani maganin Corona na gargajiya da Madagascar ke rabawa, duk da cewa Hukumar Lafiya ta duniya na yin hannunka mai sanda.
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: