Скачать
Dalilan da suka sa muka gaza kawo ƙarshen Boko Haram a Borno - Zulum
Автор: BBC News Hausa
Загружено: 2026-03-19
Просмотров: 14465
Описание:
"A yi hankali da sallar (idi), akwai ʼyan ƙunar baƙin wake biyu a Maiduguri"
A hirarsa ta farko tun bayan hare-haren bam da aka kai Maiduguri, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gargaɗi ʼyan Maiduguri kan shiga taruka a bikin ƙaramar sallah.
Zulum ya kuma bayyana dalilan da suka sa aka gaza kawo ƙarshen Boko Haram da jihar ta yi shekara 17 tana fama da ita.
📷 - Ifiokabasi Ettang/Fatima Othman
Не удается загрузить Youtube-плеер. Проверьте блокировку Youtube в вашей сети.
Повторяем попытку...
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: