Gaskiyar Magana: Karuwar hare-hare a Najeriya bayan zuwa sojojin Amurka
Автор: DW Hausa
Загружено: 2026-03-05
Просмотров: 2572
Описание:
A Najeriya muhawara na kara zafafa a tsakanin al'umma tun bayan fitar rahotannin zuwan sojojin Amurka a cikin kasar, inda aka ce an girke su a wasu yankunan Borno da Bauchi a watan Janairu da ya gabata.
'Yan Najeriyar da dama na ganin cewa an samu karuwar hare-haren 'yan ta'adda tun bayan zuwa dakarun. Mun tattauna da Dr Kabiru Adamu, masanin tsaro da kuma Dr Abubakar Abdulkadir, masanin dabarun yaki.
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: