Sabanin da ya haddasa kashe Shekau in ji tsohuwar matar Kwamandan Boko Haram
Автор: Explorer Hausa
Загружено: 2026-02-13
Просмотров: 4306
Описание:
Daya daga cikin matan kwamandojin Boko Haram da Explorer Hausa ta tattauna da ita, ta fadi yadda rikici ya barke tsakanin bangaren Abubakar Shekau da kuma wasu mayakan kungiyar.
Bayan fita daga daji, yanzu haka matar tana zuwa gidauniyar Allamin wacce ke aikin sauya tunanin wadanda rikici ya shafa domin inganta mata tunani da kuma yadda za ta tunkari rayuwa a nan gaba.
Gidauniyar Allamin wacce Hajiya Hamsatu Allamin ke jagoranta ta taimaka wa daruruwan mata da yara wajen sake sabonta rayuwarsu bayan fadawa rikicin Boko Haram
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: