Labaran DCL Hausa 27/6/2025
Автор: DCL Hausa
Загружено: 2025-06-27
Просмотров: 2184
Описание:
Labaran DCL Hausa 27/6/2025
Ta tabbata, Ganduje ya sauka daga shugabancin jam'iyyar APC mai mulkin Nijeriya
Nyesome Wike, yace sun magance matsalar da ke takaninsu kuma yanzu a shirye ya ke ya yi aiki da Fubara.
Rundunar sojin saman Nijeriya ta yi ajalin 'yan bindiga da dama a jihar Neja
Mai gabatarwa: Yahanasu MD Ibrahim
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: