Shin don wa 'yan siyasar Najeriya ke komawa jam'iyyar APC?
Автор: DW Hausa
Загружено: 2026-03-12
Просмотров: 425
Описание:
A kwanakin nan siyasar Najeriya ta sake daukar wani sabon salo bayan da gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Matakin ya jawo ce-ce-ku-ce a tsakanin 'yan siyasa da masu sharhi kan al'amuran yau da kullum. Mun tattauna da hadimin gwamnan Zamfara Dauda Lawal a kan yada labarai Mustapha Ja'afaru Kaura da kuma Comrade Jamilu Aliyu Chiranchi, mai sharhi kan al'amuran yau da kullum.
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: