LABARAN RANA TARE DA RAHMA ABDULLAHI MUHAMMAD 16-02-2026.
Автор: Rahma TV
Загружено: 2026-02-16
Просмотров: 72
Описание:
KANUN LABARAI
Ma'aikatar ilimi ta Tarayya ta Kara jaddada
kudurinta na yin aiki da jihohin don samar da
nagartaccen ilimi ga kananan yara
Kungiyar likitoci ta NMA ta ce sama da Likitocin
Najeriya dubu hamsin ne ke aiki a kasashen ketare
Shugabar hukumar zartarwa ta tashoshin Rahma
Radio da Talabijin ta aike da sakon Jaje akan Ibtila'in
gobara da ya faru a kasuwar Singa.
KETARE
Yajin aikin ma'aikatan filin jirgin saman Kenya ya
jawo tsaiko na harkokin gudanarwa a fadin ƙasar
LITININ 28 GA SHA’ABAN 1447AH = 16 GA
FABRAIRU, 2026
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: