Najeriya ce ta 3 a matsalar wutar lantarki a duniya
Автор: Aminiya Trust
Загружено: 2024-02-25
Просмотров: 474
Описание:
Wani rahoto ya nuna cewa Najeriya ce kasar da ta fi samun matsalar wutar lantarki a Afirka, kuma ita ce ta uku a fadin duniya.
Binciken, wanda ya mayar da hankali kan matsalar wutar lantarki da kuma tasirin hakan a duniya ya nuna a yawan dauke wutar a shekara a Najeriya ya zarce yawan kwanakin shekara; Ana dauke wutar kimanin sau 400 a duk shekara.
Повторяем попытку...
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео
-
Информация по загрузке: